Ta Kashe Mijinta Sakamakon Kamashi Da Tayi Da Wasu Wasiku Da Aka Tura Masa A Cikin Wayarsa - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    Ta Kashe Mijinta Sakamakon Kamashi Da Tayi Da Wasu Wasiku Da Aka Tura Masa A Cikin Wayarsa


    Matar dan tsohon shugaban jam’iyar PDP Bello Haliru Mohammed ta kashe mijinta sanadin yanka azzakarinsa tare da caka mishi wuka da ta yi a bayansa, bayan  samun wayarsa da ta yi da wasu wasiku da aka turo mishi.

    Hakan ya faru ne a daren jiya a giddansu dake Maitama Abuja, inda ta yi gaggawar daukar shi zuwa asibiti daga bisani bai jima ba ya rasu.

    Matar mai suna Maryam Sanda, ‘ya ce ga tsohuwar manajar Aso Bank, Hajiya Maimuna Aliyu kamar yadda madogararmu ta Oaktvonline ya bayyana. 

    Sai dai kafin nan ta gutsira masa kunne da hakori inda aka ba shi magani a asibiti ya dawo gida daga bisani ya hadu da ajalinsa a hannu matarsa wacce ta haifa masa ‘ya guda.

    No comments