Rundunar Yan Sanda Ta Abuja Ta Bukaci Kotu Data Yankewa Maryam Sanda Wacce Ta Kashe Mijin Ta Hukuncin Kisa - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    Rundunar Yan Sanda Ta Abuja Ta Bukaci Kotu Data Yankewa Maryam Sanda Wacce Ta Kashe Mijin Ta Hukuncin Kisa



    Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci A Yankewa Maryam Hukuncin Kisa

    Rundunar ‘yan sanda na babban birnin tarayya, Abuja, ta shigar da kara babban kotun tarayya dake Abuja inda take neman a yankewa Maryam Sanda hukuncin kisa sakamakon kashe mijin ta Bilyaminu Bello Halliru da ta yi.


    No comments