Matashin Daya Fallasa Kudaden Dake Gidan Ikoyi Ya Zama Maloniya
Matashin Da Ya Fallasa Kudaden Gidan Ikoyi Ya
Zama Miloniya - Magu.
Shugaban Hukumar EFCC, Ibrahim Magu ya tabbatar
da cewa matashin da ya fallasa inda aka boye
makudan kudaden nan na Dala milyan 43.4 a wani
gida da ke yankin Ikoyi a jihar Legas a halin yanzu
ya zama Miloniya.
A bisa sabon salon yaki da rashawa, duk wanda ya
taimaka aka gano kudaden sata na gwamnati, za a
ba shi kashi 2.5 na yawan kudaden.
A cewar
Shugaban EFCC, a halin yanzu ana ci gaba da ba
matashin horo na musamman kan yadda zai sarrafa
kudaden saboda bai taba ganin irin wadannan
kudade a rayuwarsa ba.
Source By Rariya

No comments