Mace Yar Nigeria Ta Farko Da Take Aikin Soja A Kasar Isra'il - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    Mace Yar Nigeria Ta Farko Da Take Aikin Soja A Kasar Isra'il



    Kanal Tobi Cohen: Mace Ta Farko Data Zama Jaruma Kuma Yar Asalin Kasar Nigeria.

    Ta Yarda Tayi Fice Daga Cikin Yan Uwanta Sojoji Mata Ta Samu Nasar Zama Kanal A Rundunar Soji Ta Kasar Isra'il.

    Ta Kasan Hazika Akan Aikinta Bata Da Wasa Wannan Ne Yasa Taketa Samun Nasarori Wanda Hakan Ne Ya Kaita Matakin Da Take A yanzu. 
                      
    Mu Yan Nigeria Muna Taya "Kanal Tobi Cohen" Fatan Alkhairi Da Kuma Fatan Cigaba Da Samun Nasara A Aikinta.

    1 comment:

    1. wannan kuma har wani abin alfahari ne ga musulmi, aikin su fa shine kashe faladinawa

      ReplyDelete