Kungiyan Kiritocin Nigeria Ta Nemi Nigeria Ta Fice Daga Dukkan Wata Kungiya Ta Muslunci - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    Kungiyan Kiritocin Nigeria Ta Nemi Nigeria Ta Fice Daga Dukkan Wata Kungiya Ta Muslunci


    Kungiyar Kiristoci Ta Nemi Nijeriya Ta Fice Daga
    Kungiyoyin Musulunci.

    Kungiyar Kiristoci ta Nijeriya ( CAN) ta yi kira ga
    majalisar dokokin Nijeriya kan ta cire Nijeriya daga
    dukkan kungiyoyin kasa da kasa da ke da alaka da
    addinin Musulunci.

    A wani taro da kungiyar ta yi Legas ta zargi
    shugabannin kasa na da da na yanzu da yunkurin
    mayar da Nijeriya kasar Musulunci inda ta nuna
    cewa akwai wani tanadi na wata kungiyar Musulunci
    da Nijeriya ke ciki wanda ya nemi kawo karshen
    duk wani tsari da ya jibinci Turai.

    No comments