Ibn Taimiyya Kenan Yaro Mai Hazaka Da Basira Sannb Kuma Haddaci Alqur'ani - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    Ibn Taimiyya Kenan Yaro Mai Hazaka Da Basira Sannb Kuma Haddaci Alqur'ani


    ALLAH GWANIN IYA BAIWA.........
    Sunan wannan yaro # Ibn_taimiya ,kuma dan gidan
    daya daga cikin malam Ahlussunnah ne anan jahar
    kano.

    Allah ya bashi fahimta da ganewa abangaren ilmin
    addini dana zamani,
    Gashi kuma mahaddacin Alqur'ani.

    Ya kasance daya daga cikin limaman da sukejan
    sallar Tahajjud amasallacin Abdullahi bin abbas
    dake unguwar shagari kwatas anan kano.

    Allah ya rayamana ibn taimiya,ya qara masa
    Albarka,ya buda masa qirjinsa,yabashi hazaqa irinta
    mai sunan koma ya kere haka.

    Ibn Taimiya Ibn Taimiya Ibn Taimiya

    No comments