Shugaban Kasa Muhammad Buhari Ya Zubar Da Hawaye Yayin Da Yaji Kuduba Mai Rikatarwa Ranar Juma,a
An sanya shugaban Najeriya kuka a Masallacin
Juma'a.
Dai dai lokacin da limamin Masallacin ke huduba.
Inda ya ce. "Haramun ne ga duk wani shugaba, ya
ci abinci alhali akwai daya daga cikin talakawan da
yake shugabanta ya na jin yunwa ba tare da ya-ci
abinci ba.
A hudubar da ya gudanar "Limamin ya ci gaba da
cewa. "
Babu shakkan shugabanni suna cikin wani
hali na tsaka mai wuya a ranar tashin alkiyawa, a
cewarsa duk mutumin da Allah ya jarabce shi da
mulkin kasa kamar Najeriya, to kuwa yana bukatar
addu'a tukuru domin kuwa akwai babban aiki a
kansa.
Sai dai limamin ya ce idan shugaba ya kamanta
adalci ga jama'arsa to kuwa babu shakka irin
aljannar da Allah S.W.T zai sanya Annabawansa ita
ce zai saka shi.
An ga dai hawaye na kwararowa a idanuwan
shugaban na Najeriya.
Juma'a.
Dai dai lokacin da limamin Masallacin ke huduba.
Inda ya ce. "Haramun ne ga duk wani shugaba, ya
ci abinci alhali akwai daya daga cikin talakawan da
yake shugabanta ya na jin yunwa ba tare da ya-ci
abinci ba.
A hudubar da ya gudanar "Limamin ya ci gaba da
cewa. "
Babu shakkan shugabanni suna cikin wani
hali na tsaka mai wuya a ranar tashin alkiyawa, a
cewarsa duk mutumin da Allah ya jarabce shi da
mulkin kasa kamar Najeriya, to kuwa yana bukatar
addu'a tukuru domin kuwa akwai babban aiki a
kansa.
Sai dai limamin ya ce idan shugaba ya kamanta
adalci ga jama'arsa to kuwa babu shakka irin
aljannar da Allah S.W.T zai sanya Annabawansa ita
ce zai saka shi.
An ga dai hawaye na kwararowa a idanuwan
shugaban na Najeriya.


No comments