Majalisar Dinkin Duniya Tayi Allah Wadai Da Kisan Gillar Da Akewa Musulmai A Kasar Myanmar - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    Majalisar Dinkin Duniya Tayi Allah Wadai Da Kisan Gillar Da Akewa Musulmai A Kasar Myanmar


     Majalisar Dinkin Duniya Ta Soki Kisan Musumin
    Myanmar
    Wata jami'ar da ke kare hakkin dan adam ta
    majalisar dinkin duniya ta caccaki shugabar kasar
    Myanmar Aung San Suu Kyi saboda kisan da ake yi
    wa Musulmi 'yan kabilar Rohingya.


    Yanghee Lee ya ce halin da ake ciki a jihar Rakhine
    "mummuna" ne kuma lokaci ya yi da ya makata Ms
    Suu Kyi "ta hana " kisan da ake yi wa Musulmi.

    Ta yi wannan suka ne a daidai lokacin da adadin
    Musulmin Rohingya da ke ci gaba da tserewa zuwa
    Bangladeshya kai 87,000, in ji wani kiyasi da
    majalisar dinkin duniyar ta yi.


    Dan Kallon Videon Abunda Yake Faruwa Kai Tsaye Saika Dan Wannan Link Din Dake Kasa

    👇



    No comments