Jarumar Kannywood Rashida Sa,a Tayi Allah Wadai Da Kisan Da Akewa Musulmai A Kasar Myanmar
Allah Wadarai Da Kasashen Da Suka Yi Shiru Da
Halin Ko In Kula Kan Musulman Burma, Cewar
Rashida Mai Sa'a.
Fitacciyar Jarumar Fina-Finan Hausa Rashida
Adamu (Rashida Mai Sa'a) ta yi "Allah wadarai da
halin ko in kula da wasu Gwamnatocin kasashen
Musulmai sukeyi dangane da Abubuwan da suke
faruwa a Burma/Rohingya.
Yakamata su dauki
matakin dazai kawo karshen zuwan wannan
Al'amarin a nan gaba"
"Idan za ku iya tuna abinda ya faru, a cikin watan
Yuni na shekarar da ta gabata ne wani musulmi dan
kasar Amurka mai suna Omar Mateen ya kai wani
farmaki a wani gidan rawa inda yan luwadi suke
taruwa suna rawa tare da badala a garin Orlando na
Cikin kasar America.
Cikin Ikon Allah ya kashe
sama da mutane 50 daga cikin su".
"Idan har mai karatu zai iya tunawa a lokachin ne
shugabanin kasashen duniya cikin gaggawa ba tare
da yin wani jinkiri ba suka aika sakon jaje zuwa ga
kasar Amurka har ma suke bayyana hakan a
matsayin mummunan aikin ta'addanchi tare da yin
tir da kuma Allah wadai ga haka.
"Tun a cikin shekaru fiye da 200 da suka wuce,
akwai Musulmai a yankin Arakaan wanda adadinsu
ya haura kimanin milyan 3 ko 4 a yayin da mabiya
addinin Buddah adadin su ya kai su milyan 50, an
kone musu gidajen musulmai masu dimbin yawa,
an kuma yi wa malaman su kisan wulakanci.
Da yawa daga cikin su sun bar gidajen su, wasu a
hanyar ceton rayukan wasu, sun rasa nasu rayukan,
amma sai a yanzu ne abubuwan suke kara fitowa
fili.
"Shin amma me ya sa har yanzu shugabannin
kasashen duniya ba su furta komai dangane da irin
kisan kiyashin da ake yi wa Musulman Burma/
Rohingya ba?
"Amma kuma sun yi saurin aikawa da sakon jaje
dangane da abinda Omar Matee ya aikata.
"Shin su ba Musulmai bane? Ko su an mayar dasu
saniyar ware ne?
"Duk Musulmin dan Uwan Musulmi ne.
Ya kamata a ce irin wadannan tambayoyi suna yin
shawagi a cikin kwakwalwar mu"
Halin Ko In Kula Kan Musulman Burma, Cewar
Rashida Mai Sa'a.
Fitacciyar Jarumar Fina-Finan Hausa Rashida
Adamu (Rashida Mai Sa'a) ta yi "Allah wadarai da
halin ko in kula da wasu Gwamnatocin kasashen
Musulmai sukeyi dangane da Abubuwan da suke
faruwa a Burma/Rohingya.
Yakamata su dauki
matakin dazai kawo karshen zuwan wannan
Al'amarin a nan gaba"
"Idan za ku iya tuna abinda ya faru, a cikin watan
Yuni na shekarar da ta gabata ne wani musulmi dan
kasar Amurka mai suna Omar Mateen ya kai wani
farmaki a wani gidan rawa inda yan luwadi suke
taruwa suna rawa tare da badala a garin Orlando na
Cikin kasar America.
Cikin Ikon Allah ya kashe
sama da mutane 50 daga cikin su".
"Idan har mai karatu zai iya tunawa a lokachin ne
shugabanin kasashen duniya cikin gaggawa ba tare
da yin wani jinkiri ba suka aika sakon jaje zuwa ga
kasar Amurka har ma suke bayyana hakan a
matsayin mummunan aikin ta'addanchi tare da yin
tir da kuma Allah wadai ga haka.
"Tun a cikin shekaru fiye da 200 da suka wuce,
akwai Musulmai a yankin Arakaan wanda adadinsu
ya haura kimanin milyan 3 ko 4 a yayin da mabiya
addinin Buddah adadin su ya kai su milyan 50, an
kone musu gidajen musulmai masu dimbin yawa,
an kuma yi wa malaman su kisan wulakanci.
Da yawa daga cikin su sun bar gidajen su, wasu a
hanyar ceton rayukan wasu, sun rasa nasu rayukan,
amma sai a yanzu ne abubuwan suke kara fitowa
fili.
"Shin amma me ya sa har yanzu shugabannin
kasashen duniya ba su furta komai dangane da irin
kisan kiyashin da ake yi wa Musulman Burma/
Rohingya ba?
"Amma kuma sun yi saurin aikawa da sakon jaje
dangane da abinda Omar Matee ya aikata.
"Shin su ba Musulmai bane? Ko su an mayar dasu
saniyar ware ne?
"Duk Musulmin dan Uwan Musulmi ne.
Ya kamata a ce irin wadannan tambayoyi suna yin
shawagi a cikin kwakwalwar mu"

No comments