Gwamnatin Tarayya Ta Aminci A Fara Aikin Wutan Lantarkin Hawan Mambila
Gwamnatin Tarayya Ta Amince A Fara Aikin Samar
Da Wutar Lantarki Ba Manbila
...kimanin naira bilyan 5.5 za a kashe a aikin
Gwamnatin Nijeriya ta amince da bada kwangilar
gina tashar samar da wutar lantarkin Mambila akan
kudi sama da dala biliyan 5.5 domin samar da
megawatt 3,050 a Gembu dake jihar Taraba.
Ministan ayyuka da makamashi Babatunde Fashola
ya ce Majalisar ministocin a karkashin shugaba
Muhammadu Buhari ta amince da aikin wanda aka
fara batun sa shekaru 45 da suka gabata ba tare da
aiwatarwa ba.
Fashola yace za’a kwashe watanni 72 ana gudanar
da aikin wanda zai shafi gina madatsun ruwa guda
4 da gina turakun samar da wutar da zasu ci
kilomita 700.
Ministan ya ce gwamnatin Nijeriya da bankin China
za su bada kudin da za’a gudanar da aikin.
Da Wutar Lantarki Ba Manbila
...kimanin naira bilyan 5.5 za a kashe a aikin
Gwamnatin Nijeriya ta amince da bada kwangilar
gina tashar samar da wutar lantarkin Mambila akan
kudi sama da dala biliyan 5.5 domin samar da
megawatt 3,050 a Gembu dake jihar Taraba.
Ministan ayyuka da makamashi Babatunde Fashola
ya ce Majalisar ministocin a karkashin shugaba
Muhammadu Buhari ta amince da aikin wanda aka
fara batun sa shekaru 45 da suka gabata ba tare da
aiwatarwa ba.
Fashola yace za’a kwashe watanni 72 ana gudanar
da aikin wanda zai shafi gina madatsun ruwa guda
4 da gina turakun samar da wutar da zasu ci
kilomita 700.
Ministan ya ce gwamnatin Nijeriya da bankin China
za su bada kudin da za’a gudanar da aikin.


No comments