Rahama Saudau Ta Samu Nasarar Shiga Jerin Fitattun Matan Da Suke Tashe A Arewa
Kannywood da Nollywood Rahama Sadau
ta shiga cikin jerin mata uku sa suka fi
tashe a harkar fina-finai da
nishadantarwa a yankin mu na arewacin
Nigeria.
Jaridar Thisday ce dai ta wallafa sunaye
gami da hotunan wadannan yan mata a
shafinsu na instagram inda suka ayyana
su a matsayin manya mata kuma masu
tashe a bangaren nishadantarwa a arewa.
Wadannan shahararrun mata dai sune
babbar mawakiyar nan Hadiza Blell
wacce aka fi sani da suna Dija.
Da kuma
fitacciyar mai gabatar da shiri a gidan
television wato Salma Phillips.
Sai kuma
jarumar wasan kwaikwayon Hausa
Rahama Sadau...
ta shiga cikin jerin mata uku sa suka fi
tashe a harkar fina-finai da
nishadantarwa a yankin mu na arewacin
Nigeria.
Jaridar Thisday ce dai ta wallafa sunaye
gami da hotunan wadannan yan mata a
shafinsu na instagram inda suka ayyana
su a matsayin manya mata kuma masu
tashe a bangaren nishadantarwa a arewa.
Wadannan shahararrun mata dai sune
babbar mawakiyar nan Hadiza Blell
wacce aka fi sani da suna Dija.
Da kuma
fitacciyar mai gabatar da shiri a gidan
television wato Salma Phillips.
Sai kuma
jarumar wasan kwaikwayon Hausa
Rahama Sadau...




No comments