An Tasa Keyar Evans Mai Garkuwa Da Mutane Zuwa Gidan Yarin Kiri-Kiri
An Iza Keyar Shahararren Mai Garkuwa Da Mutane,
Evans Zuwa Gidan Yarin Kirikiri.
Alkalin kotun tarayya mai mazauninta a Ikeja
jihar Lagos, Mai shari'a Hakeem Bello wanda shine
ya jagoranci zaman shari'ar na yau inda mai
garkuwa da mutane.
wato Evans da ake zargi da
garkuwa da mutane da fashi da makami da kashe
mutane, ya amsa laifukan da ake tuhumarsa dasu a
gaban kotu.
Alkalin kotun Hakeem Bello ya bukaci a cigaba da
tsare Evans a gidan yarin Kirikiri har zuwa 19 ga
watan Octoba domin ci gaba da shari'ar.
Source By Naija
Evans Zuwa Gidan Yarin Kirikiri.
Alkalin kotun tarayya mai mazauninta a Ikeja
jihar Lagos, Mai shari'a Hakeem Bello wanda shine
ya jagoranci zaman shari'ar na yau inda mai
garkuwa da mutane.
wato Evans da ake zargi da
garkuwa da mutane da fashi da makami da kashe
mutane, ya amsa laifukan da ake tuhumarsa dasu a
gaban kotu.
Alkalin kotun Hakeem Bello ya bukaci a cigaba da
tsare Evans a gidan yarin Kirikiri har zuwa 19 ga
watan Octoba domin ci gaba da shari'ar.
Source By Naija





No comments