Kotu zata yanke hukunci kan tsofafin shugabannin karamar hukumar Warawa - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    Kotu zata yanke hukunci kan tsofafin shugabannin karamar hukumar Warawa

    Kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan tsofafin shugabannin karamar hukumar Warawa da ake zargi da aikata ba dai-dai ba. Kotun majistret mai lamba 15 karkashin mai Sharia Muntari Garba Dandago ta sanya ranar 16 ga watan gobe dan zartas da hukunci a kunshin tuhumar da ‘yansanda suke yiwa tsofafin shugabaninn karamar hukumar Warawa. Wadand […]

    source https://dalafmkano.com/?p=4866

    No comments