ICPC ta bukaci a mikawa kananan hukumomi ayyaukan mazabun da aka kammala - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    ICPC ta bukaci a mikawa kananan hukumomi ayyaukan mazabun da aka kammala

    Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da dangoginsu ICPC ta yi kira da a mikawa kananan hukumomi duk wasu ayyukan mazabun da aka kammala don baiwa al’umma damar amfanarsu yadda ya dace. Shugaban hukumar Farfesa Bolaji Owasanoye ne ya bayyana hakan a Abuja yana mai cewa da dukiyar al’umma aka yi ayyukan, a don […]

    source https://dalafmkano.com/?p=4626

    No comments