Harkar lafiya za ta inganta matukar gwamnati za ta tallafa - Duniyarfim.com
  • Breaking News

    Harkar lafiya za ta inganta matukar gwamnati za ta tallafa

    Dagacin Kabo Malam Auwalu Zubairu,ya bukaci wandanda suka amfana da aikin duba lafiya kyauta, su bi ka’idar yadda aka basu magani tare da neman wanda aka rubuta musu. Malam Auwalu Zubairu Kabo, ya bayyana hakan lokacin da daliban sashin koyon aikin jinya dake Jami’ar Bayero a jihar Kano suka ziyarci karamar hukumar Kabo don duba […]

    source https://dalafmkano.com/?p=4888

    No comments